news_title
stringlengths 18
125
| label
class label 5
classes |
---|---|
Tarayyar Turai Ta Soki Zaben Najeriya Na 2019 | 4World
|
Daraktar Muryar Amurka Amanda Bennett Ta Gana Da Masu Sauraren Sashen Hausa A Abuja | 4World
|
Taron Shuwagabannin Kasashen Afrika Bai Bar Mata A Baya Ba | 0Africa
|
Murabus Din Shugaban Aljeriya: Za A Yi Taron Kafa Wata Gwamnati | 0Africa
|
Kotun Canada Ta Bada Belin Shugabar Kamfanin Sadarwa Na China | 4World
|
Rahoton IMF Ya Nuna Damuwa Game Da Tsanantar Cin Hanci A Nijar | 0Africa
|
Zaben A 'Yan Majalisa A Afghanistan Ya Huskanci Hare Hare | 4World
|
An Hallaka Wasu Wakilan Zabe A Jihar Taraba | 3Politics
|
Cutar kwalara ta kashe mutane hamsin a jihar Nija | 1Health
|
Ziyarar Muhammadu Buhari a Maiduguri | 3Politics
|
Kayayyakin Zabe Sun Isa Jihar Adamawa | 3Politics
|
Dubban Mutane Suka Fito Bada Jini Don Taimakawa Wadanda Suka Jikata a Harin Las Vegas | 4World
|
Yan sanda a Wuraren Duba Ababen Hawa | 2Nigeria
|
Fararen Hula Da Suka Gudu Daga Garin Malakal Sun Koma Gidajensu | 0Africa
|
Cibiyar Raya Demokradiyya Ta Koka Akan Yada Sakamakon Zabe Na Bogi | 3Politics
|
Amurka Ba Zata Dagawa Koriya Ta Arewa Kafa Ba Har Sai.... | 4World
|
Malamai Sun Dukufa Neman Maslaha Kan Rashin Tsaro a Najeriya | 2Nigeria
|
Zanga Zangar Kasar Iraki Na Dada Kazancewa | 4World
|
Yadda Dalibai Suka Rasa Rayukansu a Bauchi | 2Nigeria
|
Guguwar Irma Ta Fantsamo Tayi Kaca-Kaca Da Jihar Florida | 4World
|
PDP Ta Sha Gaban APC A Adamawa | 3Politics
|
ECOWAS Ta Shirya Taron Fadakar Da Kawuna Kan Hada-hadar Kudi | 0Africa
|
An Gudanar Da Zabe Cikin Lumana A Abuja | 3Politics
|
Najeriya: Bayan Zabe Sai Batun Cika Alkawari Ga 'Yan Kasa | 3Politics
|
Nijar Ta Fara Tantance Likitocin Da Suka Kammala Karatu | 0Africa
|
Lauyoyin Najeriya Sun Kauracewa Zaman Kotu Na Kwanaki Biyu | 3Politics
|
Yan Sanda Sun Ce Kura Ta Lafa A Jihar Ebonyi | 2Nigeria
|
Kungiyar ECOWAS Ta Koka Da Addadin Makaman Dake Hannun Al'umma | 0Africa
|
An Yi Kira Ga Gwamnati Nigeria Ta Kawo Karshen Cutar Shan Inna | 1Health
|
Nijar: An Cika Shekaru 24 Da Samar Da Yarjejeniyar Zaman Lafiya | 0Africa
|
Kotu Ta Yanke Hukunci Kan Dokar Wa’azi a Kaduna | 2Nigeria
|
Jam'iyyar Adawa A Nijar Ta Modem Lumana Ta Gudanar Da Taron Farko A Amurka | 0Africa
|
Jam'iyyar Adawa Ta Yi Nasara a Zaben Magajin Garin Istanbul | 4World
|
An Kashe Sojojin Amurka Biyu A Jamhuriyar Niger. | 4World
|
Gawmnatin Najeriya Ta Koka Kan Rahoton Amnesty International | 2Nigeria
|
Trump Ya Nemi Su Yi "Gajeruwar" Ganawa Da Kim | 4World
|
Hukumomin China Na Amfani Da Wata Manhaja Wajen Binciken Musulman Kasar | 4World
|
An Ci ISIS Da Yaki | 4World
|
Flato: Shugabannin Kiristocin Arewa Sun Yi Taron Neman Zaman Lafiya | 2Nigeria
|
China: An Kashe Dalibai Takwas a Makarantar Sakandare | 4World
|
Majalisar Wakilai Za Ta Binciki Lamarin Rufe Kofar Majalisa Da DSS Suka Yi | 3Politics
|
Gwamnoni Sun Amince Da Dubu 22, 500 a Matsayin Albashi Mafi Karanci | 2Nigeria
|
Kungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’i Na Zanga-zangar Lumana a Najeriya | 2Nigeria
|
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Sace Mahaifiyar Wani Dan Majalisar Nijar | 0Africa
|
Boko Haram: Leah Sharibu Ta Cika Shekara 16 Da Haihuwa | 2Nigeria
|
Mutum 157 Suka Mutu A Hadarin Jirgin Saman Habasha | 0Africa
|
Musulmi A Jihar Imo Sun Yi Kira Ga Zaman Lafiya | 2Nigeria
|
Hukumar Kwastam Tayi Kamen Haramtattun Kaya Na Fiye Da Miliyan 100 | 2Nigeria
|
Dole Mu Tallafawa Kananan Hukumomi-Gwamnan Jigawa | 2Nigeria
|
Babban Jami'in Dan Sanda, 'Yan Shi'a Sun Rasa Rayukansu a Arangamar Abuja | 2Nigeria
|
An Kai Hare-haren Sama Akan Birnin Tripoli | 0Africa
|
Sojojin Siriya Sun Danna Cikin Manbij Da Ke Aleppo | 4World
|
An Kai Hari A wasu Masallatai A New Zealand | 4World
|
An sami kananan yara 45 dauke da kwayar cutar shan inna bana a Najeriya | 1Health
|
Mutane 7 Sun Mutu A Wani Fada Da Ya Barke A Kasar Yemen | 4World
|
Kura Ta Lafa Bayan Wani Rikici Da Ya Barke A Wata Kasuwar Legas | 2Nigeria
|
Turkiyya Ta ce Tana Da Hujjoji Akan Kisan Khashoggi | 4World
|
An Gano Sabon Maganin Warkar Da Cibiyar Jariri | 1Health
|
Rudunar Tsaron Jihar Pilato Ta Dauki Matakai Yayin Da Sallah Ke Gabatowa | 2Nigeria
|
Alhazan Kasar Nijer Sun Kosa Su Koma Gida | 0Africa
|
Kungiyoyin Mata Na Kira Da A Dai-Daita Sahun Siyasa A Najeriya | 3Politics
|
Yakin Neman Zaben Shugabancin Najeriya Ya Zafafa | 3Politics
|
Shugaba Trump Na Ziyara A Vegas Inda Wani Ya Hallaka Mutane 58 | 4World
|
Amurka Ta Fara Mikawa Malaysia Kudadenta Da Aka Sace | 4World
|
Me Buhari Ya Ce Kan Rashin Dan takara a Zamfara? | 3Politics
|
Ambaliyan Ruwa Ya Yi Barna A Jamhuriyar Niger | 0Africa
|
Shuwagabannin Kasashen Afrika Na Bukatar Mutunta Demokaradiyya | 0Africa
|
Kungiyar Rotary Ta Nemi Karin Hadin Kai Kan Polio | 1Health
|
Gwamnatin Kaduna Ta Tantance Adadin Mutanen Da Aka Ceto A Makarantar Islamiya | 2Nigeria
|
Amurka Da Brazil Sun Bude Sabon Shafin Dangantaka | 4World
|
Masu Bukata Ta Musamman Sun Yi Gangami Kan Zaben Najeriya | 3Politics
|
Wani Matashi Ya Taimaka Wajen Kashe Mahaifinsa | 2Nigeria
|
An Dauki Matakan Tsaro A Jihar Nassarawa Bayan Asarar Rayuka | 2Nigeria
|
Yan Shi'a Sun Kara Kaimi A Fafutukar Ganin An Sake El-Zakzaky | 2Nigeria
|
Sojojin Hadin Gwiwa Tsakanin Amurka Da Nijar 8 Sun Mutu | 4World
|
Jam'iyyun APC da PDP sun rage damuwa da batun canza sheka | 3Politics
|
An Kai Sabon Hari Kan Cibiyar Masu Kula Da Cutar Ebola A Congo | 1Health
|
Fafaroma Ya Bayyana Tsananin Damuwa Kan Matakin Trump Game Da Birnin Kudus | 4World
|
Shugabannin Addinai A Kaduna Na Takaddama Kan Batun Satar Mutane | 2Nigeria
|
Sojojin Ruwan Kasar Indonesia Sun Gano Wata Na'urar Bayanan Jirgin Sama a Cikin Teku | 4World
|
Jami'yyar APC Ta Sha Da Kyar A zaben 'Yan Majalisar Jihar Adamawa | 3Politics
|
Nijar Ta Jaddada Bukatar Neman a Mika Mata Hama Amadou | 0Africa
|
Mataimakan Firai Ministar Birtaniya Sun Fara Shirin Kamfe Na Ko Ta Kwana | 4World
|
Zargin Almundahana: Atiku Ya Bukaci a Soke Jam'iyyar APC | 3Politics
|
Hukumar Yaki Da Cin Hanci A Jamhuriyar Nijar Ta Kara Kaimi | 0Africa
|
Trump Ya Aikawa Da Kim Jong Un Wasika | 4World
|
Fashewar Wani Abu a Agadez Ta Yi Sanadiya Mutuwar Wani Almajiri | 0Africa
|
Chadi Ta Yi Mamakin Saka Ta Cikin Kasashen Da Aka Hana Ma Zuwa Amurka Cikin Sauki | 4World
|
Masarautar Kano Zata Samu Karin Sarakunan Yanka 4 | 2Nigeria
|
An Yiwa Kananan Yara Miliyan Daya Rigakafin Kyanda A Jihar Jigawa | 1Health
|
Ana Zargin 'Yan Rasha, Dan Ukraine Da Hannu a Harin Jirgin Malaysia MH17 | 4World
|
Zambia Ta Hana Wani Dan Adawan Kasar Zimbabwe Mafakar Siyasa | 0Africa
|
Kotun Daukaka Kara Ta Ce Abba Ne Dan Takarar PDP A Kano | 3Politics
|
Ebola: Uganda Ta Mayar Da Wasu 'Yan Kasar Congo Gida | 1Health
|
Dakarun Sojin Najeriya Sunyi Nasara Kan 'Yan-Ta'adda Na Boko Haram | 2Nigeria
|
Kungiyar Izala Ta Baiwa Shugaban Najeriya Shawara Kan Tsaro | 2Nigeria
|
Mata Suna Iya Kare ‘Ya’yansu Daga Kamuwa Da Malariya | 1Health
|
Mutane Goma Sha Bakwai Sun Mutu A Wani Tashin Bam A Somalia | 0Africa
|
Shekara Daya Da Rabi Ba A Samu Bullar Polio A Jigawa Ba | 1Health
|
Ruwa Ya Karya Gadar Da Ta Hada Jamhuriyar Benin da Nijer | 0Africa
|
Subsets and Splits